An yi ma wasu malaman makaranta jarabawar gwaji
Zulum ya yi ma wasu malamai jarabawar gwaji
Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya kai ziyarar bazata a wata makaranta dake garin Baga inda ya shirya ma malaman makarantar jarabawar auna fahimta.
Kakakin gwamnan Isa Gusau,ya ce an yi ma malaman jarabawar ne don a tabbatar da cancantar su da kuma kwarewar su a fagen koyo da koyarwa.
Comments
Post a Comment